Rahoto

Rahoto

Buhari ya sauya sunan filin wasa na kasa zuwa MKO Abiola

Shugaban Najeriya Buhari ya sanar da sauya sunan filin wasa na kasa da ke Abuja zuwa MKO Abiola, mutumin da aka yi imanin cewa shi ne ya lashe zabe na

Ranar Dimokradiyya: Manyan baki sun halarci harabar Eagle Square

A yau da ake shirin bikin ranar Dimokradiyya wanda shirya taron a dandalin taro na Eagle Square, Abuja. Manyan baki sun isa harabar, a ranar Litinin d

Da Dumi-duminsa: Gbajabiamila ya zama Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Femi Gbajabiamila ya lashe zaben zama Kakakin majalisar wakilan Najeriya inda ya samu kuri’u 281, yayin da abokin takararsa Mohammed Umaru Bago, ya sa

An rantsar da sabon shugaban majalisar Dattawa

Sanata Ahmed Lawan, shi ne sabon Shugaban Majalisar dattawa bayan lashe zaben da aka yi yau, inda ya samu kuri’u 79, yayin da abokin takararsa Ali Ndu

Da Dumi-Duminsa: Ahmed Lawan ya zama shugaban majalisar Dattawa

Ahmed Lawan ya samu kuri’u 79, yayin da abokin takararsa Ali Ndume ya samu kuri’u 28.