Rahoto

Rahoto

Rikicin Tibi da Jukun ya sake yaduwa a Donga da Takum a Taraba

A rikicin da ake yi tsakanin kabilun Tibi da Jukun da ya ki ci ya ki cinyewa a jihar Taraba, a yanzu haka ya sake yaduwa zuwa wasu yankunan Kananan Hu

Karamar Sallah: Sufeta Janar na ‘Yan sanda ya bada umarnin inganta tsaro

Sufeta Janar na ‘yan sandan Najeriya (IG) Mohammed Adamu, ya umarci mataimakansa da Kwamishinonin ‘yan sandan jihohi a shiyyoyi da jihohin kasar da su

’Yan Boko Haram sun kwace garin Marte a Borno

Rahotannin na bayyana cewa, ‘yan Boko Haram, a jiya Lahadi sun kwace hedkwatar karamar hukumar Marte da ke jihar Borno. Majiyarmu daga Maiduguri ta sa

Rushewar gini ya kashe yaro a Osun

Wani gidan laka da ya rushe a karshen mako a harabar Kegbe, da ke hanyar Kajola a Osogbo babban birnin jihar Osun. Ya yi sanadiyyar kashe wani yaro ma

Hadarin mota ya raunata ‘yan sanda 3 da wasu 16

Hadarin mota ya jikkata ‘yan sanda uku da wasu fararan hula 16, wanda ya faru  a hanyar Abuja zuwa Lokoja. Wani ganau ya ce, hadarin na farko ya faru