Rahoto

Rahoto

Karamar Sallah: Gwamnati ta bayar da hutun Talata da Laraba

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayar da hutun ranakun Talata 4 ga watan Yuni da Laraba 5 ga watan Yuni 2019 don gudanar da bikin karamar Sallah. Sakat

An yi wa matashi bulala 40 kan shan Mangwaro lokacin azumi a Jigawa

An yi wa wani matashi mai suna Ibrahim Isma’il, mai shekara 20, bulala 40, sakamakon shan mangwaro a bainar jama’a a lokacin Azumin watan Ramadan. Wat

Gwamnan Bauchi ya bada umarnin biyan ma’aikata albashi

Sabon Gwamnan jihar Bauchi Bala Abdulkadir Mohammed ya bada umarnin gaggawa akan biyan ma’aikatan jihar albashinsu. Maitaimakawa Gwamnan na musamman a

Sabon Gwamnan Yobe ya auri ‘yar tsohon Gwamna

Sabon gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni, ya auri ‘yar tsohon gwamnan jihar mai barin gado Ibrahim Gaidam, kwana daya bayan rantsar da shi a matsayin gw

An yi garkuwa da malamin kwalejin Hassan Usman Katsina

An yi garkuwa da malamin tsangayar koyar da ilimin sana’a da ke Kwalejin kimiyya da fasaha ta Hassan Usman mai suna Dakta Bello Birchi. Masu gar