Rahoto

Rahoto

`Yan sanda sun tsare malamin da yake lalata da almajiransa

Hukumar ‘yan sandan jihar Sakkwato sun tsare wani malamin  makarantar almajirai mai suna Malam Murtala Mode, da ke yankin Arkillan Magaji a jihar. Ana

INEC ta karbe shaidar cin zabe ’yan takara 64 a Zamfara

Shugaban Hukumar zabe ta kasa INEC Farfesa Mahmoud Yakubu, ya ce hukumar ta karbe takardar shaidar nasarar cin zaben, wato Certificate of Return, na &

Al-Makura ya mikawa sabon Gwamna makullan gidan gwamnati

Gwamnan jihar Nasarawa mai barin gado, Umaru Tanko Al-Makura ya mikawa zababben Gwamnan jihar Injiniya Abdullahi Sule, makullan gidan gwamnati jihar b

Buhari ya rattaba hannu a kasafin kudin 2019

Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu a dokar kasafin kudin 2019 na Naira Tiriliyan 8.92 a matsayin doka. Shugaban ya mika kasafin kudin 2019 na N

Gwamna Amosun ya shiryawa barin gado- Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Bahari ya shaida cewa Gwamna Ibikunle Amosun na jihar Ogun ya shirya wa barin kujerar sa ta gwamna duba da irin ayyukan da