Rahoto

Rahoto

Gwamna Masari ya rattaba hannu kan hukunci kisa ga masu garkuwa

Gwamna Jahar Katsina Aminu Bello Masari ya sanya hannu a kan gyaran dokar kundin Shari’ar “Penal Code” domin tsayar da hukuncin da y

Rikicin matasa: An tsaurara tsaro a Jos jihar Filato

Rahotanni na bayyana cewa, an samu wani rikici da ya barke a yankin Dutse Uku, gadar Cele Bridge da unguwar Rikkos a karamar hukumar Jos ta Arewa da k

An tabbatar da Adamu Sufeto Janar na ‘yan Sandan Najeriya

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince tare da tabbatar da mukaddashin Sufeto Janar na ‘yan Sandan Najeriya Muhammad Adamu a matsayin sabo

’Yan gudun hijira dubu 15 daga Sakkwato, Zamfara sun koma Nijar

Hukumar bada agajin gaggawa NEMA ta ce, ‘yan gudun hijira dubu 15 daga jihohin Sakkwato da Zamfara sun tsallaka zuwa jamhoriyar Nijar, kamar yadda shu

An biya Naira miliyan 1.5 kafin a sako sarkin mafarauta a Osun

An sako sarkin mafarautan Ibokun, Amusa Dunsin, da ke hedkwatar karamar hukumar Obokun jihar  Osun, wanda aka yi garkuwa da shi ranar Litinin tare da