Rahoto

Rahoto

Buhari ya umarci Ministoci da su ci gaba aiki zuwa Talata

A yau Laraba shugaba Muhammadu Buhari ya umarci Ministocinsa da su ci gaba da aiki har zuwa ranar Talata 28 ga watan Mayu 2019. Shugaban ya bayyana ha

‘Yan majalisar Zamfara za su kirkiro masarauta

A yau Laraba ‘yan majalisar dokokin jihar Zamfara sun gabatar dokar kafa karin sabuwar masarautar Bazai. Mataimakin kakakin majalisar dokokin ji

An sako jami’an FRSC biyu da aka yi garkuwa da su a Osun

Hukumar ‘yan sandan jihar Osun a yau Laraba sun tabbatar sako jami’an Hukumar Kare afkuwar hadurra ta Najeriya FRSC biyu da ‘yan bindiga suka yi garku

An kashe mutane da dama a Kananan hukumomi 3 a Katsina

A wani sabon hari da ‘yan bindiga suka kai unguwannin kananan hukumomin: Dan Musa, Faskari da Batsari a jihar Katsina. Rahotanni da dama sun bayyanawa

Sojoji sun sake maida ‘yan gudun hijira gidajensu a Borno

Rundunar sojojin Najeriya ta ce, ta fara maida ‘yan gudun hijirar da ke zaune a sansanin su na Sabon Gari a karamar hukumar Dambuwa a jihar Borno. Sab