Rahoto

Rahoto

Tsaro: Jami’an DSS sun kama Malami akan ya soki Gwamnati a Katsina

Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya DSS sun kama malamin addinin musulumci a Katsina Malam Aminu Usman wanda aka fi sani da `Abu Amar` da ke taf

Gobe Shugaba Buhari zai tafi Saudiyya

A gobe Alhamis ne shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar Saudiyya domin gudanar da ibadar Umrah da kuma amsa gayyatar da Sarki Salman Bin Abdulaziz y

Sanatoci sun yi wa Emefiele fatan samun nasara a karo na biyu

Bayan tantance gwamnan babban bankin Najeriya CBN Godwin Emefiele a yau Laraba a matsayin shugaban bankin CBN a karo na biyu. `Yan malisar dattawan su

‘Yan bindiga sun kashe mutum 33 a cikin mako 1 – Matasan Batsari

Matasan karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun ce, `yan bindiga da suka addabi garin sun kashe mutum 14 a hanyar Batsari zuwa Safana da ke jihar

Sojoji sun tarwatsa masu garkuwa 12 da kwato mutum 15 a dajin Kaduna

Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF),ta ce rundunar ta Operation DIRAN MIKIYA da ke yakar ‘yan bindiga tare da hadin gwiwar rundunar sojoji ta 271 su