Rahoto

Rahoto

Hukumar JAMB ta fitar da sakamakon jarrabawar UTME

Hukumar da ke shirya jarrabawar shiga jami’a a Najeriya (JAMB) a yau Asabar ta fitar da sakamakon jarrabawar dalibai 1,792,719 cikin dalibai 1,8

Gwamnati ta girke jami’an tsaro a fadar Sarkin Kano

Rahotanni zna bayyana cewa, a yanzu haka an girke jami’an ‘yan sanda kewaye da fadar Sarkin Kano da gidajen manyan majalisar sarakunan jihar. Wakilan

Ganduje ya nada Aminu Ado Bayero Sarkin Bichi da wasu Sarakuna 3

Gwamnatin jihar Kano ta nada Alhaji Aminu Ado Bayero, dan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero a matsayin sabon sarkin Bichi. Sannan daga bisani an

Kotu ta yi watsi da korafin tsohon Akalin alkalan Najeriya Onnoghen

Kotun daukaka kara, da ke  Abuja, ta yi watsi da korafin da korarren Alkalin alkalan Najeriya Walter Onnoghen, ya shigar gabanta, inda yake kalubalant

Kwana 9 surikin Buhari na hannun masu garkuwa da mutane

Yau kwana tara kenan surikin Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, wato Magajin Garin Daura, Alhaji Musa Umar Uba, wanda masu garkuwa da mutane suka kam