Rahoto

Rahoto

Koriya ta Arewa ta koma gwajin makamin nukiliya

Sojojin Koriya ta kudu sun bayyana cewa Koriya Ta Arewa ta sake harba makami mai linzami mai cin gajeren zango a karo na biyu, kasa da mako daya a wan

An kama wadanda ake zargi da yin garkuwa da surukin Buhari

Manyan wadanda ake zargi da yin garkuwa da surukin Shugaba Muhammadu Buhari, wato Magajin Daura, Alhaji Musa Umar Uba, sun fada komar jami’an tsaro. B

‘Yan majalisar dokokin jihar Jigawa sun tsige Kakakin majalisar

‘Yan majalisun dokokin jihar Jigawa a yau Alhamis sun tsige kakakin su Alhaji Isah Idris Gwaram, sannan an tsige shugaban masu rinjaye na majali

Emefiele ya tabbatar da komawa Gwamnan bankin CBN karo na biyu

An tabbatar da nada Godwin Emiefile Gwamnan Babban Bankin Najeriya a karo na biyu. An bayyana nada Godwin Emiefile a matsayin Gwamnan CBN a wani taron

Gwamna Ganduje ya amince da sabbin masarautu 4 a Kano

Gwamnan jihar Kano Abdullahi  Umar Ganduje ya rattaba hannu akan kudirin dokar kirkiro da sabbin masarautu hudu a jihar da suka hada da:  Gaya, Rano,