Rahoto

Rahoto

An sako Farfesan Jami’ar OAU da aka yi garkuwa da shi

Hukumar jami’ar Obafemi Awolowo University, OAU, Ile-Ife ta tabbatar gda sako malamin jami’ar, Farfesa Olayinka Adegbehingbe, wanda wasu ‘yan bindiga

An kashe mutum 3 a sabon hari a karamar hukumar Jama’a

Akalla mutane uku ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da aka kai a kauyen Gerti da gundumar Kaninkon da ke karamar hukumar Jama’a ta jihar

An yi jana’izar Magaji Ubandoman Gombe

An yi wa Alhaji Magaji Muazu (Ubandoman Gombe) sallar jana’iza a fadar sarkin Gombe, an kuma birne a makabartar da ke hanyar Bajoga a jihar Gombe. An

Dalibar jami’ar Jos ta rasu a dakin daliban jami’ar

Rahotanni  na bayyana cewa, an samu wata dalibar  jami’ar Jos da take karatu a tsangayar koyar da kasuwanci mai suna Mercy Naan ta rasu a dakin daliba

‘Yan majalisar Kano na yunkurin kara masarautu hudu

‘Yan majalisar dokokin jihar Kano  na yunkurin kara masarautu hudu a  jihar. Kakakin majalisar jihar Kano  Alhaji Kabiru Alhassan Rurum ne ya karanta