Rahoto

Rahoto

Gobara ta ci majami’ar Notre-Dame a Paris

An samu wata gagarumar gobara da ta lashe ginin majami’ar Notre-Dame mai cike da kayan tarihi har husumiyar ginin ta rushe gaba daya, wannan muj

An yi garkuwa da miji da mata a jihar Kogi

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kogi, Mista Hakeem Busari, a yau Litinin ya tabbatar da yin garkuwa da Mista Henshaw Ativie da matarsa a jiya Lahadi da

Sojojin Najeriya da Kamaru sun kashe mahara 27

Rudunar sojojin hadin gwiwa na Najeriya da Kamaru sun yi nasarar kashe ‘yan Boko Haram 27 a wani samame da suka kaiwa `yan kungiyar, sojojin sun lalat

Shugabancin Majalisa: Gwamnonin APC sun amince da Lawan, Gbajabiamila

Gwamnan jihar Borno Kashim Shettima, ya ce tsofaffin Gwamnoni da suke majalisar dokokin tarayya sun amince da Sanata Ahmed Lawan a matsayin wanda zai

‘Yan bindiga sun kashe dan jigon PDP a Benuwe

Wasu ‘yan bindiga sun kashe dan jigon jam’iyyar PDP Yandev Amaabai, daya daga cikin tsohon shugabannin  jam’iyyar a karamar hukumar Gboko a jihar Benu