Rahoto

Rahoto

Sajan sama ya mutu lokacin atisaye a Kaduna

Rundunar sojan saman Najeriya (NAF) ta sanar da rasuwar jami’in ta daya da ya mutu lokacin atisaye da ake yi masu a Kaduna. Kakakin rundunar sojojin s

Galadiman Katsina Hakimin Malumfashi Mamman Nasir ya rasu

Allah ya yi wa Galadiman Katsina Hakimin Malumfashi Mai Shari’a Mamman Nasir rasuwa a yau Asabar. Mamman Nasir shi ne tsohon shugaban kotun dauk

Gobarar tankar mai ta kashe mutum 10 a Gombe

Rahotanni daga jihar Gombe na bayyana cewa, akalla mutum 10 suka mutu lokacin da wata tankar mai ta kama da wuta a yau Asabar, wasu motocin shiga suma

Ruwa ya nutse da yaro a Kano

Rahotanni daga jihar Kano na cewa, ruwa ya nutse da wani yaro mai suna, Huzaifa Abdulrashid, mai shekara 14 lokacin da yake wanka a wani tafki da ke h

Sojoji sun kashe `yan bindiga 23 da kwato mutum 40 a Zamfara

Rundunar sojojin Najeriya na Operation Sharan Daji da ke jihar Zamfara sun yi nasarar kashe `yan bindiga 23 da kama 18 wandanda ake zargin masu kaiwa