Rahoto

Rahoto

Kisan gilla: Majalisa ta baiwa Buhari sa’o’i 48 don yin bayani

Majalisar wakilan tarayyar Najeriya ta baiwa Shugaba Muhammadu Buhari  sa’o’i 48 don yi wa ‘yan Najeriya bayani game da shirin Gwamnati da ta ke yi wa

Sojojin Sudan sun kori shugaba Omar al-Bashir

Bayan zanga-zangar da `yan kasar Sudan suka yi a sassan a kasar, Sojojin kasar sun tilastawa shugaba Omar al-Bashir sauka daga mukaminsa na shugabanci

Harbin kudan zuma ya kashe jami’in Kwastam a Legas

Rahotanni daga ofishin Hukumar hana fasa kwauri ta Najeriya wato (Kwastam), da ke iyakar Seme a Legas na cewa, babban jami’in hukumar mai suna Abba Ab

Majalisa ta amince da tallafawa `yan Zamfara da Naira biliyan 10

`Yan majalisar dattawa sun amince da bayar da tallafin Naira biliyan 10 a cikin kudin kasafin 2019 don tallafawa ‘yan gudun hijira da wasu da rikicin

‘Yan bindiga sun mamaye wasu yankunan Katsina – Masari

Gwamnan jihar Katsina Aminu Masari ya bayyanawa Mukaddashin Sufeta Janar na `yan sandan Najeriya Muhammed Adamu, cewa ‘yan bindiga da masu garkuwa da