Rahoto

Rahoto

Dan sanda ya mutu a harin da `yan garkuwa suka kai ofishin Mothercat

Wani jami`in dan sanda a safiyar yau Laraba ya rasa ransa, bayan da masu garkuwa da mutane su biyar suka kai hari ofishin kamfanin gine-gine na Mother

Hadarin mota ya kashe mutum 2 da kone wasu a Bauchi

Rahotanni na bayyana cewa, wasu mutum biyu sun mutu bayan mummunan hadarin da motar su ta yi suka kone kurmus a jihar Bauchi. A  cewar hukumar kiyaye

An biya Naira miliyan 5 kafin a sako ma’aikacin Taraba daga masu garkuwa

An sako babban ma’aikacin gwamnatin jihar Taraba Alhaji Yahaya Lau, bayan ya yi kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane. Majiyarmu ta gano cewa, sai

`Yan bindiga sun kashe wani da yin garkuwa da matarsa a Kaduna

Rahotanni daga unguwar Rigasa a safiyar yau Alhamis na bayyana cewa, wasu da ake zargin `yan bindiga ne sun kashe wani mutum mai suna Abdul’azeez da k

Sheikh Ahmad Sulaiman ya kubuta daga hannun masu garkuwa

Masu garkuwa da mutane sun sako mahaddaccin kur`ani Sheikh Ahmad Sulaiman . Daya daga cikin iyalan Sheikh Ahmad, Malam Muhammad Kabir, ya bayyanawa wa