Tsohon Minista ya lashe zaben gwamnan Bauchi
Tsohon Ministan Abuja, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya zama sabon Gwamnan jihar Bauchi a jam’iyyar adawa ta PDP. Bala Muhammad ya doke gwamna mai
Rahoto
Tsohon Ministan Abuja, Sanata Bala Abdulkadir Mohammed, ya zama sabon Gwamnan jihar Bauchi a jam’iyyar adawa ta PDP. Bala Muhammad ya doke gwamna mai
Wata kotun daukaka kara da ke zamanta a jihar Sakkwato ta soke hukuncin wata babbar kotun Zamfara da ta bai wa jam’iyyar APC damar tsayar da dan
Gwamnonin jihohin Kano, Sakkwato, Filato da Benuwe sun lashe zaben rabar gardama da aka yi ranar 23 ga Maris 2019, yayin da jihohin Bauchi da Adamawa
Babbar jam`iyyar adawa ta PDP ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC da ta sanar da dan takarar Gwamnan jam’iyyar PDP Abba K. Yusuf
A nan wasu magoya bayan jam’iyyar PDP ne ke murna a yayin tattara sakamakon zaben Gwamnan jihar a ofishin hukumar zaben jihar INEC.