Rahoto

Rahoto

An saka dokar hana fita a Jalingo babban birnin Taraba

Rahotanni daga jihar Taraba na bayyana cewa, gwamnatin jihar Taraba ta saka dokar hana fita sakamakon rikicin da yake son barkewa, an sa dokar ne ta t

Gwamna El-Rufai ya sake lashen zaben Gwamnan Kaduna – INEC

Gwamnan jihar Kaduna Nasiru El-Rufai ya sake lashe zaben Gwamnan jihar a karo na biyu kamar yadda hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta sanar. Jami’in

Zaben Gwamna: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Kano

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta jihar Kano ta dakatar da tattara  sakamakon zaben ‘yan takarar Gwamnan Kano da aka yi ranar Asabar. K

Za a sake yin zabe a wasu mazabun Filato- INEC

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC ta sanar da cewa, ba a kammala tattara sakamakon  zabukan  wasu mazabun kananan hukumomin jihar  na`yan

Mutum 4 sun bace a hadarin jirgin ruwa a Delta- ‘Yan sanda

Hukumar ‘yan sandan jihar Delta ta ce ta ceto mutum 18 cikin fasinjoji 22 da suka yi hadarin jirgin ruwa a garin Koko headkwatar karamar hukumar  Warr