Rahoto

Rahoto

Jirgin saman Ethiopian Airlines ya yi hadari da fasinjoji 157

Rahotanni na bayyana cewa, jirgin saman kamfanin Ethiopian Airlines Boeing 737 ya yi hadari a kan hanyarsa daga birnin Addis Ababa zuwa Nairobi babban

Zaben Gwamna: APC ta lashe kananan hukumomi 15 a Kwara

Jam’iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 15 na jihar Kwara da hukumar zabe INEC ta sanar a zaben ‘yan takarar Gwamnan jihar da aka yi jiya Asabar. Wann

An harbe barawon akwatin zabe ya mutu a Akwa Ibom

Sojojin da suke lura da zabukan garin Ukanafun sun sanar da rahoton kashe wani barawon akwatin zabe da ya saci akwatin rumfar zaben Ikot Udo Ossiom da

Zaben Gwamna: PDP ce ta lashe rumfar zaben Shekarau

Jam’iyyar PDP a Mazabar Giginyu ta samu nasar da kuri`a 143 akan abokiyar karawarta jam`iyyar APC wacce ta samu kuri`a 91 a zaben Gwamna da aka

An harbe dan majalisar wakilai a jihar Oyo

Dan Majalisar Wakilai ta Tarayya mai wakiltar mazabar Lagelu da Akinyele a Ibadan Hon. Temitoye Olatoye Sugar ya gamu da ajalinsa da yammacin yau misa