Rahoto

Rahoto

Mahaukaci ya tarwatsa rumfar zabe a Umuahia

Wani matashin mahaukaci ya yi sanadiyyar dakatar da kada kuri’a a rumfar zabe ta Urban unit 1 da ke cocin Methodist a Umuahia babban birnin jihar Abiy

PDP ta lashe rumfar zaben dan takarar Gwamnan ADC Nyako

Dan takarar  Gwamnan jam’iyyar adawa ta ADC, Abdul-Azeez Nyako, ya sha kaye a rumfar zabensa inda jam’iyyar PDP ta yi nasara a rumfar. Rumfar zaben da

Ina da karfin gwiwar sake lashe zaben Filato – Gwamna Lalong

Gwamnan Jihar Filato kuma dan takarar Gwamna na jam’iyyar APC, Simon Lalong ya bayyana cewa yana da karfin gwiwar cewa zai sake lashe zabe a kar

Dan takarar Gwamnan Legas na APC ya lashe rumfar zabensa

Dan takarar Gwamnan Legas a jam’iyyar APC Mista Babajide Sanwo-Olu, ya lashe rumfar zabensa da ke Lateef Jakande Avenue, a unguwar  Femi Okunnu 019, a

Hoto: Atiku yana kada kuri’arsa a Yola

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ke kada kuri’arsa  a rumfar zabe ta unguwar Ajiya Unit 012, da ke karamar hukumar Yola ta Arewa, Ji