Rahoto

Rahoto

Almajiranci a Zariya: ‘Tashin hankali a yankinmu na Katsina na hana mu zuwa duba iyayenmu’

Garin Zariya na daya daga cikin garuruwan da ake samun tururuwar kananan yara da ake turowa daga wasu garuruwa da kauyuka da sunan karatun allo, inda

Yadda bikin maulidin bana ya kayatar a Bauchi

Ranar 12 ga watan Rabi’u Auwal, dandazon miliyoyin al’ummar musulmi a fadin duniya, sukan fito domin nuna murnarsu da zagayowar ranar da aka haifi fiy

An gano motoci biyar da aka sace a Benuwe

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Benuwe Ene Okon ya ce, an gano motoci biyar da aka sace. Okon ya ce, kusan wata daya kenan da sace motocin, ‘yan sandan

Ziyarar Sanata Yusuf ta jawo mutuwar dan gudun hijira a Taraba

Wani gungun matasa ’yan bangar siyasa sun tayar da hargitsi a karamar Hukumar Bali a Jihar Taraba a lokacin da Sanata Yusuf A. Yusuf da ke wakiltar ma

Yadda Jami’ar Bayero ta gudanar da Taron Duniya kan Mamman Shata

A wannan mako ne Cibiyar Bincike kan Harsunan Najeriya da Tatsuniyoyi da Fassara ta shirya taro na Duniya a kan marigayi Dokta Mamman Shata Katsina a