Rahoto

Rahoto

Yadda Mauludin Sheikh Nyass ya gudana a Katsina

A ranar Asabar da ta gabata ce aka gudanar da bikin Mauludin Sheikh Ibrahim Nyass a birnin Katsina, inda mabiya darikar Tijjaniya suka fara shiga birn

Yadda Kungiyar WRAPA ta hada kai da Limaman Juma’a don kare hakkin mata

Lura da irin yadda cin zarafi da tauye hakkin mata ya yawaita a fadin kasar nan musamman a jihohin Arewa maso Yamma, kungiyar Bunkasa Muradai da Kare

Kano kal-kal: Wasu na yabo wasu na suka

A kwanakin baya ne gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wani shiri mai taken ‘Kano kal-kal’ wanda gwamnatin ta ce ta kirkiro shi ne  da nufin hora

Tashe-tashen hankula sun addabi Jihar Taraba

Rigingimun da suke da alaka da kabilanci da addini sun yi sanadiyar asarar rayuka masu yawa tare da lalata dukiya ta miliyoyin Naira a Jihar Taraba.Bi

karamar Hukumar Jos ta Arewa ta tara harajin Naira miliyan 19 cikin wata biyu

Sakataren karamar Hukumar Jos ta Arewa kuma Shugaban Kwamitin Tara Kudaden Shiga na karamar Hukumar, Alhaji Shehu Bala Usman ya ce a cikin wata biyu d