Rahoto

Rahoto

Buhari ya yaba wa ’yan majalisa kan amincewa da kasafin kudin bana

Fadar Shugaban kasa ta yaba wa Majalisar Dokoki ta kasa kan amincewa da kasafin kudin bana a shelaranjiya Laraba. Mashawarcin Shugaban kasa na Musamma

Jihohin Sakkwato da Katsina da Kebbi da Zamfara za su tallafa wa Jami’ar Usman dan Fodiyo

Gwamnonin jihohin Sakkwato da Katsina da Zamfara da Kebbi Aminu Waziri Tambuwal da Aminu Bello Masari da Abdul’aziz Yari Abubakar da Sanata Abubakar A

An daure Mataimakin Hedimasta shekara 14 kan yi wa dalibarsa fyade

Bababr Kotun Jihar Kano Mai lamba 19 da ke zama a Bompai ta yanke wa Mataimakin Hedimastan Makarantar Firamaren ’Yantama da ke karamar Hukumar Doguwa

Kotu ta ce ’yan sanda su cire hannusu daga wata shari’a

Babbar Kotun Jihar Kano a karkashin jagorancin Mai shari’a A. T. Badamasi ta aike wa Mataimakin Sufeton ’Yan sanda mai kula da Shiyya ta daya da ke Ka

Yobe ta kashe Naira biliyan 1.8 don inganta ilimi

Gwamnatin Jihar Yobe ta ce ta kashe Naira biliyan daya da miliyan 790 daga shekarar 2011 zwa 2015 a fannin ilimi a kokarin da take yi don habaka ilimi