Rahoto

Rahoto

Yadda kashe Sheikh al-Nimr ta tayar da kura a duniya

A ranar Asabar da ta gabata ce hukumomin Saudiyya suka zartar da hukuncin kisa a kan mutum 47 kan samunsu da aikata ayyukan ta’addanci, cikinsu har da

Hukumar NAFDAC ta gano gurbataccen manja a Potiskum

Hukumar da ke kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) reshen Jihar Yobe  ta yi nasarar gano yadda wasu fataken manja ke sayar da gu

Abubakar Jinjir ya rasu a Yola

Mataimakin Sufeto janar na ’yan sandan Najeriya (AIG) na reshen “zone 3’’ a Jihar Adamawa ya rasu. Marigayi Jinjir ya rasa ransa ne a sakamakon hawan

Zanen batanci ga Annabi: Shugabannin addini sun tanka

daukar fansa bai taso ba, a bar su da makircinsu – Sheikh Zazzaky Jagoran ’yan uwa Musulmi a Najeriya Sheikh Ibrahim Zazzaky ya ce zanen batanci da mu

Burin masu zanen su tayar da fitina – Akibishop Kaigama

Akibishop na darikar Katolika na Jos kuma Shugaban Majalisar Bishop-Bishop din Katolika ta Nijeriya Akibishop Ignatius Kaigama, ya ce mutanen da suka