Rahoto

Rahoto

Yadda Sakkwato ta zama sansanin tawagogin rakuma

Sannu a hankali, Sakkwato ta zama sansanin tawagogin rakuma. A duk shekara, musamman lokacin kaka, Fulani makiyaya daga Jamhuriyar Nijar sukan yo hiji

’Yan bindiga sun kashe fiye da mutum 40 a jihohin Benuwai da Nasarawa

Wadanda suka mutu a harin da ’yan bindiga suka kai kauyen Akukoro da ke karamar Hukumar Guma da ke Jihar Benuwai ya haura 30, bayan da ’yan bindigar d

Gwamnonin Arewa sun ba iyalan jami’an tsaro da ’yan Ombatse suka kashe Naira miliyan 100

kungiyar Gwamnonin Arewa ta ba iyalan jami’an tsaro sama da 100 da ’yan kungiyar matsafan kabilar Eggon a Jihar Nasarawa da aka fi sani da Ombatse suk

Ya fafe cikin tsohon mijin matarsa kan zargin yi masa kwartanci

Wani magidanci mai suna Ibrahim Isyaku ya farke cikin tsohon mijin matarsa mai suna Sa’idu Usman bisa zargin yana nemanta da kwartanci.

Ta’aziyar Barmani Choge mai wakar Amada

A ranar Lahadi da misalin karfe 3:30 na dare Allah Ya yi wa shahararriyan mawakiyar nan Hajiya Sa’adatu Amadu, wadda aka fi sani da  Barmani Choge mai