Rahoto

Rahoto

Dalilan da Hafsat Chuchu ‘ta kashe’ Nafi’u

Makwabtan su Hafsa sun ce tsohon saurayinta ne a yayin da mahaifin Nafi’u ke diga alamar amabaya kan yadda ita kadai za ta iya kashe dansa

Gwamnonin da suka rasu a kan mulki a Najeriya

Gwamonin Najeriya da suka rasu suna kan mulki, tun daga shekarar 199 zuwa yanzu

Yadda ake kasuwancin kodar mutane a Abuja

Abokan wani matashi sun sace kudin da aka ba shi bayan ya sayar da kodarsa

Yadda tsadar magunguna ke jefa marasa lafiya cikin kunci

Marasa lafiya a Najeriya na kokawa saboda tashin gwauron zabon farashin magunguna musamman ma na ciwon suga da na asma da na hawan jini

Yadda ’yan bindiga suka sace mutane 30 a Abuja

A daidai wannan lokacin ne kuma wasu ’yan bindingan suka sace wasu mutum bakwai a unguwar Arab road da ke Garin Kubwa da ke makwabtaka da Dei-Dei, was