Rahoto

Rahoto

Manyan mutanen da Tinubu ya sallama daga aiki

Tun bayan karbar mulki Gwamnatin Tinubu ke ta daukar tsauraran matakai

Rikita-rikitar gwamnatin Tinubu a kwana 100

A kwanaki 100 na shugabancin Tinubu a Najeriya, rikita-rikita iri-iri ne suka dabaibaye gwamnatinsa

Muhimman ayyuka 10 da Abba ya yi a kwana 100 a Kano

Aminiya ta yi dauraya dangane da wasu muhimman ayyukan da Abba Gida-Gida ya yi cikin kwana 100 a Kano.

Tsadar rayuwa: Mun kosa jihohi su raba mana tallafin —Talakawa

‘Rayuwarmu fa tana cikin kunci’ ‘Lokacin kamfe ne kawai aka san inda muke’

Masu makarantun kudi sun koka kan hana su karin kudin makaranta a Kano

Masu makarantun kudi a Kano sun ce hana karin kudin makaranta da gwamnatin jihar ta yi tamkar yi musu shaken mutuwa ne.