Kasashen Afirka da ke ƙarƙashin mulkin soji
Kasashe 7 ne suka koma karkashi mulkin soji cikin shekaru uku a Afirka bayan nahiyar ta yi bakwana da juyin mulki, inda a wasu lokuta har da kisa
Rahoto
Kasashe 7 ne suka koma karkashi mulkin soji cikin shekaru uku a Afirka bayan nahiyar ta yi bakwana da juyin mulki, inda a wasu lokuta har da kisa
A shekara guda an yi juyin mulki uku; mutum guda ya jagoranci biyu wata 9 a Mali; a Burkina Faso sojoji sun yi wa juna juyin mulki cikin a wata tara.
Sojojin Najeriya kimanin 20 ne ’yan bindiga suka kashe a wani harin kwanton bauna a kan hanyar Zungeru zuwa Tegina da ke Jihar Neja.
Matar da na samu ’yar Aljanna ce.
Amaryar Sheikh Ibrahim Musa Albani Kuri ya siffanta wa Aminiya yadda ɓarayin waya suka yi masa kisan gilla a gabanta