Rahoto

Rahoto

Farashin kwandon tumatir ya kai N70,000

Yadda danyen tumatir ke gagarar magidanta da gidajen abinci a sassan Najeriya

Hijirar ’yan bindiga daga Zamfara zuwa Katsina ta tayar da kura

Wasu rahotannin da ke fitowa na cewa daruruwan ’yan ta’adda a karkashin jagorancin wani dan bindiga mai suna ‘Starnational’ sun taso daga Jihar Zamfar

Yin waya fiye da minti 30 a sati na kara hawan jini —Bincike

Mutum biliyan 1.3 masu shekaru 30 zuwa 70 na da hawan jini, wadda ke iya sa shanyewar barin jiki da mutuwa farat-daya

Yadda rigima da ’yan kwaya ta koma rikicin kabilanci a Abuja

Hakimin garin, Alhaji Umar Bayero ya sha alwashin yakar lamarin ko da hukuma ba ta goya masu baya ba.

Mutanen Kaduna sun koka kan matsalar wutar lantarki

Mazauna Jihar Kaduna sun koka cewa a wannan yanayin da ake fama da zafi su da ganin wutar lantarki sai sa’a