Rahoto

Rahoto

‘Rashin sauraron ra’ayin jama’a ke hana ayyuka yiwuwa a kasa’

Daraktan Yada Ra’ayoyin Jama’a na Cibiyar Shehu Musa Yar’adua, Amara Nwankpa, ya ce rashin sauraron ra’ayoyin jama’a yayin tsara jadawalin

‘Za a iya raba mutum miliyan 100 da talauci nan da 2025’

Tilas ne shugabanni da kasashe su mike wajen dakile abubuwan da suke haddasa talauci.

Kullum sai ’yan bindiga sun sace mana ’yan uwa —Mutanen Giwa

A kwana 10 mahara sun sace mutum 54 a kauyukan Karamar Hukumar Giwa

Kwalara da Kyanda sun kashe mutum 252 a Borno

Mutane 10,710 aka ruwaito sun kamu da cutar kyanda.

Ranar Abinci Ta Duniya: Ko Najeriya na daga cikin kasashe masu wadatar abinci?

A shekarun baya, Najeriya ba ta san da matsalar karanci ko tsadar abinci ba.