Rahoto

Rahoto

Ya kamata ku san Tinubu ciki da waje

Ana ganin Tinubu ya yi tasiri wajen hada kan bangarorin APC domin kai Buhari ga nasara a karon farko a 2015.

Daliget sun ga ta leko ta koma a Neja

Dan takara ya karbe kudaden da ya raba wa daliget bayan da ya sha kaye a zaben fitar da gwani na PDP a Jihar Neja

Bolar bayan gidan sarki da yadda take jefa Kanawa a cikin kunci

Jihar Kano kadai na tara shara tan 96,000 a kowace shekara.

Ranar Keke Ta Duniya: Abinda Likitoci da ’yan Najeriya ke cewa kan dawo da sufurin keke

Keke yana taimaka wa jiki sosai musamman zuciya.

Rayuwar guragun Abuja a baca bayan shekara 15 da alkawarin gina musu mazauni

Guragu da sauran nakasassu da Ma’aikatar Kula da Birnin Tarayya Abuja ta yi alkawarin samar musu da matsuguni a kauyen Karmajiji da ke wajen birnin, s