Za a kashe N3bn wajen kwaso ’yan Najeriya da suka mukale a Ukraine
Karamin Ministan Harkokin Waje Zubairu Dada ya fada cewa za a tura jirage uku don gudanar da aikin.
Labarai da dumi-dumi sharhi, hirarraki, game da Rikicin Rasha da Ukraine
Karamin Ministan Harkokin Waje Zubairu Dada ya fada cewa za a tura jirage uku don gudanar da aikin.
Darajar hannayen jarin Aramco ta karu zuwa Riyar 42.9.
Rukunin farko na ’yan Najeriya da suka makale a Ukraine bayan barkewar yaki za su iso gida ranar Alhamis 3 ga Maris, 2022.
Cikin ’yan sa’o’i a ranar Larbar ce Brent ya karu da akalla Dala uku daga Dala 110.18 ya kai Dala 113.
Ukraine ta fada tarkon manufofin rikici na Amurka.