Sana'o'i

Sana'o'i

Ta roki gwamnatin Kano ta cika alkawari wajen biyan mambobinta kudin kwangilarsu

kungiyar ’yan kwangila ta Jihar Kano ta bukaci gwamnatin Jihar Kano ta biya bashin kudaden da mambobinta suke binta tun shekaru masu yawa domin farfad

kungiyar ’yan jarida ta koka kan karancin ilmantar da maniyyata

kungiyar ’yan jarida da ke sa ido a kan hakkokin mahajjata (Independent Hajj Reporters ( I.H.R) ta koka a kan karancin ilmantar da maniyyata aikin haj

Sana’ar shayin Ataye ta fi aikin ofis- Muntari

Malam Muntari Yusuf mai sayar da shayin Ataye ne a Jihar Katsina. Aminiya ta tattauna da shi inda ya bayyana rufin asirin da ya samu a sana’ar, har ma

kungiyar kanikawa ta Katsina ta bukaci mambobinta su tsare gaskiya

kungiyar kanikawa ta Jihar Katsina (NATA) ta bukaci mambobinta su tsare gaskiya dangane gyarar abin hawa da jama’a suke kawo musu, sannan kungiyar ta

Ta roki gwamnati ta inganta wutar lantarki a masana’antarta

kungiyar masu sana’ar kanikanci da ke kwakwacin Dawanau ta yankin karamar Hukumar Dawakin Tofa ta roki gwamnatin Jihar Kano ta samar da wadatacciyar w