Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

NAJERIYA A YAU: Waiwaye Kan Yadda Jam’iyyun Siyasa Suka Kafu A Jamhuriya Ta Huɗu

Yadda aka yi da kafa jam’iyyun siyasa na farko a Jamhuriya ta huɗu a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Lokacin Da Ya Kamata A Fara Yakin Neman Zaben 2027

Lokaci da yadda ya kamata ‘yan siyasa su fara fafutukar neman amincewar al’umma a siyasance.

NAJERIYA A YAU: Yaya Matsayar Katsalandar Din Da APC Tace Nyesom Wike Na Yi A Jam’iyyar?

Yadda Nyesom Wike ke neman janyo rikici a jam’iyyar APC da yadda jam’iyyar ke kallon batun.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Bindiga Suka Yanka ’Yan Kasuwa A Jihar Neja

Haƙiƙanin abun da ya faru a Kasuwar Daji, inda ’yan ta’adda suka yi wa mutane yankan rago a Ƙaramar Hukumar Borgun Jihar Neja,

NAJEIRYA A YAU: Sharuddan Da Jam’iyya Za Ta Cika Kafin Kiran Ta Babban Jam’iyyar Adawa

Tasowar jam’iyyar ADC da kuma kalubalen da suka cika jam’iyyar PDP wasu ke ganin ko ADC ta maye gurbin PDP a matsayin babban jam’iyy