DAGA LARABA: Anya INEC Ta Shirya Wa Zaben 2023?
Shirin Daga Laraba ya leka lungu da sako a Najeriya domin sanin matakin shirin hukumar zaben da kai.
Sabon shirinmu na "podcast"
Shirin Daga Laraba ya leka lungu da sako a Najeriya domin sanin matakin shirin hukumar zaben da kai.
Yan Najeriya dai za su yi zabe ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu mai zuwa, domin zaben shugabaninsu.
Tun bayan da Gwamnatin Najeriya ta canza kudaden kasar wadansu gwamnoni ke adawa da tsarin
Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Tun bayyanar batun sauya fasalin kudaden Najeriya ’yan kasar ke fama da karancin tsabar kudin kashewa. Shin ko
Mene ne makomar kuri’un mutanen da INEC ta soke rumfunan zabensu?