Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

DAGA LARABA: Anya INEC Ta Shirya Wa Zaben 2023?

Shirin Daga Laraba ya leka lungu da sako a Najeriya domin sanin matakin shirin hukumar zaben da kai.

NAJERIYA A YAU: Shin Kuri’un ’Yan Najeriya Za Su Yi Tasiri a Zaben 2023?

Yan Najeriya dai za su yi zabe ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu mai zuwa, domin zaben shugabaninsu.

NAJERIYA A YAU: Shin don talakawa gwamnoni ke adawa da canjin kudi?

Tun bayan da Gwamnatin Najeriya ta canza kudaden kasar wadansu gwamnoni ke adawa da tsarin

NAJERIYA A YAU:Yadda ’Yan Najeriya Ke Kallon Karin Wa’adin N200

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Tun bayyanar batun sauya fasalin kudaden Najeriya ’yan kasar ke fama da karancin tsabar kudin kashewa. Shin ko

NAJERIYA A YAU: Yadda Wadanda Aka Soke Rumfar Zabensu Za Su Kada Kuri’a

Mene ne makomar kuri’un mutanen da INEC ta soke rumfunan zabensu?