DAGA LARABA: Wa Zai Lashe Zaben Shugaban Najeriya?
Bisa la’akari da yadda yakin neman zabe ke gudana, wane ne cikin ’yan takarar shugaban kasa ke da alamun nasara?
Sabon shirinmu na "podcast"
Bisa la’akari da yadda yakin neman zabe ke gudana, wane ne cikin ’yan takarar shugaban kasa ke da alamun nasara?
’Yan Najeriya sun shiga wani hali bayan bankuna da wasu ’yan kasuwa sun dain karbar tsofaffin kudin da aka sauya.
Fulani makiyaya suna barin matsugunansu a Jihar Taraba kan zargin ana kashe su, ana kwace dukiyoyinsu.
Dole ta sa ’yan kasuwa sauko da farashin kayayyakin da suke sayarwa saboda karancin kudin da ke yawo a gari da kuma hannun mutane.
Shin ’yan takara da jam’iyyun siyasa na bin dokar ta kayyade kudin yakin neman zabe?