Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

DAGA LARABA: Wa Zai Lashe Zaben Shugaban Najeriya?

Bisa la’akari da yadda yakin neman zabe ke gudana, wane ne cikin ’yan takarar shugaban kasa ke da alamun nasara?

NAJERIYA A YAU: “Bankuna suna Kin Karbar Tsofaffin Kudi”- Dan Kasuwa

’Yan Najeriya sun shiga wani hali bayan bankuna da wasu ’yan kasuwa sun dain karbar tsofaffin kudin da aka sauya.

NAJERIYA A YAU: ‘Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba’ —Fulanin Taraba

Fulani makiyaya suna barin matsugunansu a Jihar Taraba kan zargin ana kashe su, ana kwace dukiyoyinsu.

NAJERIYA A YAU: Karancin Kudi Na Sa Farashin Kayan Masarufi Faduwa

Dole ta sa ’yan kasuwa sauko da farashin kayayyakin da suke sayarwa saboda karancin kudin da ke yawo a gari da kuma hannun mutane.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Takara Ke Kashe Kudi A Lokacin Zabe

Shin ’yan takara da jam’iyyun siyasa na bin dokar ta kayyade kudin yakin neman zabe?