Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

DAGA LARABA: Dalilin tallata kanmu a ‘Soshiyal Midiya’ don neman miji —’Yan Mata

’Yan mata sun bayyana dalilin da suka dukufa neman miji ta kafofin sada zumunta

NAJERIYA A YAU: Yadda harkar Kudi ta intanet ta Sa ’yan Najeriya tafka asara

Rashin karfin intanet na wahalar da ’yan Najeriya wajen yin hada-hadar kudi

NAJERIYA A YAU: Manufofin ’Yan Takarar Gwamnan Kano A Zaben 2023

Saurari shirinmu don sanin manufofin ’yan takarar gwamnan jihar daga manyan jam’iyyu hudu

NAJERIYA A YAU: Kwakwar da ’Yan Najeriya Ke Ci Bayan Canjin Kudi

Shin bankuna sun fara bayar da sabbin kudaden a kan kanta?

NAJERIYA A YAU: Su wa ke yi wa Tinubu bi ta da kulli?

Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyar APC mai mulki na korafin cewa ana wa takararsa kafar ungulu