Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

NAJERIYA A YAU: Yadda INEC Ke Son A yi Yakin Neman Zaben 2023

Yadda ’yan siyasa da dama za su yi asarar takararsu ta zaben 2023

DAGA LARABA: Yadda Abincin Dan Adam Ke Iya Zama Guba

Wane irin abinci ne jikin dan Adam ya fi bukata kuma a wane lokaci?

NAJERIYA A YAU: Mai Yiwuwa A Fuskancin Matsanancin Wahalar Mai Kwanan Nan A Arewacin Najeriya

Kungiyar dillalan mai ta IPMAN ta ce za su fara yajin aiki idan gwamnati ba ta biya bashin biliyoyin Naira da suke bin ta ba

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da ’Yan Bindiga Suka Ki Sakin Dalibin Bethel Baptist

’Yan bindigar sun sako yara 120 amma har yanzu ragowar dalibi daya na wurinsu

NAJERIYA A YAU: Dole A Gwada Kwarewarsu Kafin A Ba Su Aiki —Tilde

Rashin daukar wadanda Gwamnatin Jihar Bauchi da UNICEF suka tura karatun NCE aikin koyarwa a jihar ya bar baya da kura