Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Annobar Kwalara Ta Ki Ci Ta Ki Cinyewa A Kano

Cutar kwalara cutar ta kashe mutum biyar daga cikin 189 da suka kamu da ita a Kano

DAGA LARABA: Dalilan Da Daliban Kano Ke Yawan Faduwa Jarabawa

Ko me ya sa harkar ilimi, musammam a Arewacin Najeriya ke kara tabarbarewa, har yana neman mutuwa?

NAJERIYA A YAU: Katobara 3 Da Buhari Ya Yi

Furucin Buhari ya tayar da kura bayan ya ce da ’yan Najeriya sun san halin da ’yan wasu kasashe ke ciki da sun gode Allah

NAJERIYA A YAU: PDP Ta Yi Waje Da APC A Osun

Zaben Osun ’yar manuniya ce cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran da suka gabata a Najeriya.

NAJERIYA A YA: Yadda Muka Rayu Kwana 100 A Hannun ’Yan Bindiga

Fasinjan jirgin kasan Kaduna da aka sako ya bayyana abubuwan da suka faru da su a lokacin da suke hannun ’yan ta’adda.