Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da ’Yan Najeriya Ba Sa Tuhumar Shugabanni

A kasashen da suka ci gaba, da zarar ’yan kasa ba su gamsu da shugabancin da ake masu ba, za su mike tsaye don tuhumar shugabanninsu

DAGA LARABA: Yadda Matsalar Tsaro Da Rashin Tsari Suka Ruguza Ilimi a Zamfara

Bayanan ’yan cikin gida game da ainihin abubuwan da suka kawo tabarbarewar ilimi a Jihar Zamfara

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Siyasa Ke Raba Kan ’Yan Najeriya, Su Kuma Kansu A Hade

Ana ganin babu kasa mai arziki kamar Najeriya, amma talakawan kasar sun fi kowa shan wahala a duniya

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda na yi kundumbalar ceto fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna’ -Tukur Mamu

Tattauna da Malam Tukur Manu kan shigarsa tsakani ’yan ta’adda da gwamnati don a sako fasinjijo jirgin kasan Abuja-Kaduna

NAJERIYA A YAU: Haduwar Ranakun Arafa Da Juma’a A Hajjin Bana

Hajjin bana ya zo da karin falala, kasancewar ranar tsayuwa ta zo ranar Juma’a, ranakun da kowannensu ke da matukar mahimmanci ga Musulmin duniy