Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

NAJERIYA A YAU: Laifin Wane Ne Rashin Daukar Masu Digiri Aiki a Najeriya?

Mene ne ainihin musabbabin rashin samun ayyukan yi ga masu ilimi mai zurfi a Najeriya?

NAJERIYA A YAU: Zaben 2023: Wa zai kai Najeriya tudun mun-tsira

A yayin da zaben shekara ta 2023 ke kara karatowa, wane irin shugaba ne zai kai Najeriya tudun mun-tsira?

Waiwaye: Yadda Rufe Hanyoyin Sadarwa Ya Shafi Harkokin Kasuwanci

Domin sauke shirin latsa nan Wayar tarho da intanet sun kama hanyar zama jinin jikin al’umma a wannan karni na 21. Alakar mutane da hanyoyin sadarwa t

NAJERIYA A YAU: Dalilan Gwamnatin Kano Na Dakatar Da Makarantu Masu Zaman Kansu

Hikimar rufe makarantun kudi da kuma yadda hakan zai shafi ilimi a Jihar Kano.

Najeriya A Yau: Yadda Iyaye Da Malaman Makarantu Za Su Kare Rayuwar ’Yay’ansu

Matakan da ya kamata iyaye su dauka domin tabbatar da tsaron rayuka da lafiyar ’ya’yansu a hannun malaman makaranta