Rufe Twitter: Yadda ’Yan Najeriya Suka Yi Asara, Gwamnati Ta Ci Riba
Gwamnati za ta samu makudan kudade daga harajin da kamfanin Twitter zai rika biyanta nan gaba.
Sabon shirinmu na "podcast"
Gwamnati za ta samu makudan kudade daga harajin da kamfanin Twitter zai rika biyanta nan gaba.
Bayani kan sakacin likitoci da ma’aikatan jinya da ke barazana ga rayuwar marasa lafiya a asibitoci.
Bayanin matsalolin da ake fuskanta a ranar zabe da kum ahanyoyin warware su.
Malamai na ganin tsarin da zai tilastawa makarantu hutun kwana uku a sati zai kara takure su wurin shirya jadawalin darussan da za su koyar.
Shin Najeriya za ta kai bantenta a Gasar Cin Kofin nahiyar Afirka ta 2021?