Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

Rufe Twitter: Yadda ’Yan Najeriya Suka Yi Asara, Gwamnati Ta Ci Riba

Gwamnati za ta samu makudan kudade daga harajin da kamfanin Twitter zai rika biyanta nan gaba.

NAJERIYA A YAU: Yadda Likitoci Ke ‘Jawo Asarar Rayuka’

Bayani kan sakacin likitoci da ma’aikatan jinya da ke barazana ga rayuwar marasa lafiya a asibitoci.

Daga Laraba: Yadda Za A Magance Matsalolin Ranar Zabe

Bayanin matsalolin da ake fuskanta a ranar zabe da kum ahanyoyin warware su.

Najeriya A Yau: Yadda Rage Kwanakin Zuwa Makaranta Zai Shafi Dalibai A Kaduna

Malamai na ganin tsarin da zai tilastawa makarantu hutun kwana uku a sati zai kara takure su wurin shirya jadawalin darussan da za su koyar.

Najeriya A Yau: AFCON 2021: Tana Kasa Tana Dabo

Shin Najeriya za ta kai bantenta a Gasar Cin Kofin nahiyar Afirka ta 2021?