Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

Najeriya A Yau: Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo

’Yan bindiga sanye da hijabai sun bude wa mutane wuta a kasuwa da asibiti.

Najeria A Yau: Rikicin Majalisar Malaman Kano ya bar baya da kura

Yadda sauke Sheikh Ibrahim Khalil daga shugabancin majalisar ya yamutsa hazo.

Najeriya A Yau: Taskun da ’yan gudun hijira ke ciki a Najeriya

Irin bakar wahalar da ’yan Najeriya ke sha a sansanonin ’yan gudun hijira.

Najeriya a Yau: Shin Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Zai Kawo Karshen Magudin Zabe?

Shin an yi bankwana da murdiyar zabe a Najeriya ke nan?

Daga Laraba: Tsakanin uwa da uba laifin waye lalacewar tarbiyyar ’ya’ya?

Alhakin waye tabbatar da tarbiyyar ’ya’ya a tsakanin iyaye?