NAJERIYA A YAU: Yadda Tamowa Ke Kassara Yara a Katsina
Rahoton ya nuna cewa Arewa maso Yamma ta fi kowacce shiyya yawan yara masu tamowa.
Sabon shirinmu na "podcast"
Rahoton ya nuna cewa Arewa maso Yamma ta fi kowacce shiyya yawan yara masu tamowa.
Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari ne a kan matsalolin da suke hana maza haihuwa.
Akan samu fito-na-fito tsakanin ’yan ƙasa da ’yan sandan sakamakon zargin su da wuce gona da iri wajen gudanar da aikin nasu.
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana ya zanta da masu ruwa da tsaki a harkar albasa kan dalilan tashin farashinta da kuma hanyoyin samun maslaha.
Shirin Daga Laraba zai yi nazari ne kan nasarar John Mahama a zaben Ghana da kuma kalubalen da zai iya fuskanta a shekara daya na farkon wa’adinsa.