NAJERIYA A YAU: Shin addu’oi kaɗai Najeriya ke buƙata dom ficewa daga matsaloli?
Wasu ’yan Nijeriya na ganin cewa kiraye-kirayen yin addu’o’i domin samun waraka daga matsalolin ƙasar, alama ce da ke nuna sukuwa ta ƙare
Sabon shirinmu na "podcast"
Wasu ’yan Nijeriya na ganin cewa kiraye-kirayen yin addu’o’i domin samun waraka daga matsalolin ƙasar, alama ce da ke nuna sukuwa ta ƙare
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai tattauna ne kan tanadin doka game da kamen ƙananan yara da kulle su da kuma gurfanar da su gaban kuliya.
A wasu sassan Arewa, mutane sun cika da farin ciki da annashuwa bayan da wutar lantarki ta dawo a yankunansu.
Alamu sun nuna cewa sakamakon kuncin rayuwa da ake fama da shi a Najeriya, ingnacin aikin da ma’aikata suke yi yana raguwa. Aiki yana ingnatuwa ne dai
Shin kishin Arewa ne ya sa gwamnonin suka yi Allah-wadai da ƙudurin Shugaba Tinubu na ƙarin haraji, ko kuma son zuciya?