Saurari Shirye-Shiryenmu

Sabon shirinmu na "podcast"

NAJERIYA A YAU: Shin addu’oi kaɗai Najeriya ke buƙata dom ficewa daga matsaloli?

Wasu ’yan Nijeriya na ganin cewa kiraye-kirayen yin addu’o’i domin samun waraka daga matsalolin ƙasar, alama ce da ke nuna sukuwa ta ƙare

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata A Yi Da Ƙananan Yara Masu Zanga-Zanga

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai tattauna ne kan tanadin doka game da kamen ƙananan yara da kulle su da kuma gurfanar da su gaban kuliya.

NAJERIYA A YAU: Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Arewa

A wasu sassan Arewa, mutane sun cika da farin ciki da annashuwa bayan da wutar lantarki ta dawo a yankunansu.

NAJERIYA A YAU: “Tsadar Rayuwa Ta Sa Ba Na Iya Aikina Yadda Ya Kamata”

Alamu sun nuna cewa sakamakon kuncin rayuwa da ake fama da shi a Najeriya, ingnacin aikin da ma’aikata suke yi yana raguwa. Aiki yana ingnatuwa ne dai

DAGA LARABA: Adawar Gwamnonin Arewa da Ƙudurin Haraji: Kishin Ƙasa Ko Son Zuciya?

Shin kishin Arewa ne ya sa gwamnonin suka yi Allah-wadai da ƙudurin Shugaba Tinubu na ƙarin haraji, ko kuma son zuciya?