NAJERIYA A YAU: Haƙiƙanin Dalilan Nasarar APC A Zaben Gwamnan Edo
Binciken ƙwaƙwaf a kan iƙirarin shugabannin APC cewa amincewa da salon mulkin jam’iyyar ne ya za mutanen Jihar Edo suka zaɓe ta
Sabon shirinmu na "podcast"
Binciken ƙwaƙwaf a kan iƙirarin shugabannin APC cewa amincewa da salon mulkin jam’iyyar ne ya za mutanen Jihar Edo suka zaɓe ta
Monday Okpebholo, zababben Gwamnan Jihar Edo ya yi nasara bayan kayar da ’yan Takara 16.
Masu fashin baƙi sun nuna fargaba game da yiwuwar samun hatsaniya yayin zaben gwamna da za a gudanar a Jahar Edo ranar Asabar.
Wasu al’ummomi a Najeriya sun fara ɗaukar matakan kauce wa asarar da ambaliyar ruwa ka iya haifar musu idan aka buɗe Madatsar Ruwa ta Lagdo da ke Jamh
Sama da mako guda ke nan bayan komawa makarantu domin fara sabon zangon karatu a kusan dukkanin sassan Najeriya.