NAJERIYA A YAU: ‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’
’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote zai kawo sauƙin wahalhalun man fetur.
Sabon shirinmu na "podcast"
’Yan Najeriya sun yi ta sa ran zuwan Matatar Dangote zai kawo sauƙin wahalhalun man fetur.
Tun bayan mummunar ambaliyar ruwa a Maiduguri, hukumomi a Najeriya suke ƙara ankarar da al’ummomin wasu jihohin.
Masana na bayyana fargaba game da yiwuwar ɓarkewar cututtuka da kuma ta’azzarar manyan larurori ga masu ɗauke da su.
Duk da kokawa da ’yan Najeriya ke ci gaba da yi kan irin manufofin gwamnati da suka ce suna ƙara jefa su cikin ƙangin rayuwa.
Dangantaka ko alaka a tsakanin Najeriya da China tana ƙara yaukaka, musamman a baya-bayan nan.