Ta'aziya

Ta'aziya

Yadda ’ya’ya 2 ga Sarkin Musulumi suka rasu bayan Karamar Sallah

Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar ya rasa ’ya’ya biyu na ’yan uwansa a rana guda, kwanaki kadan bayan Karamar Sallah.

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa ta yi ta’aziyyar Ministan Buhari

A ranar Larabar da ta gabata ce Ministan Kimiya da Kirkire-Kirkire a Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ya rasu.

Dalilin mutuwar Daso da taƙaitaccen tarihin rayuwarta

Daso ta ce babu abin da zai sa daina sana’ar fim don tana tunanin mutu-ka-raba

Mai Kula da Kabarin Manzon Allah ya rasu

Marigayi Sheikh Abdul Aziz bin Al Falah ya kasance mai kula da dakin da kabarin Manzon Allah (SAW) yake.

An Kashe Sakataren Yada Labaran APC Na Filato 

Mahara sun harbe Sakataren Yada Labaran Jam’iyyar APC na Jihar Filato, Sylvanus Namang, har lahira