HOTUNA: Yadda aka yi jana’izar Sarkin Dutse
A ranar Talata Allah Ya yi wa Sarkin rasuwa a Abuja, sakamakon rashin lafiya, yyana da shekara 79.
Ta'aziya
A ranar Talata Allah Ya yi wa Sarkin rasuwa a Abuja, sakamakon rashin lafiya, yyana da shekara 79.
Ya rasu ya bar mata biyu da ’ya’ya 26 da jikoki da dama.
Dokta Bamba ya ce ilimi ba komai ba ne sai sanin abu a zuciya da kuma gaskata shi a zahiri.
7 ga watan Janairun shekarar 2022 rana ce da hantar al’ummar Musulumi ta kada, musamman daliban ilimi a Najeriya da sauran wurare.
Alhaji Ramin Kura ya rasu ya bar mata 3 da ’ya’ya 38.