Ta'aziya

Ta'aziya

Mahaifin jarumi Umar Gombe ya rasu

Za a yi jana’izarsa a gobe Laraba da misalin karfe 10 na safe a Fadar Sarkin Gombe.

Kanin Aliko Dangote, Sani, ya rasu

Ya rasu ne a Amurka ranar Lahadi bayan ya yi fama da jinya.

Dan wasan kwaikwaiyo, Kasagi Na Halima ya rasu

Marubucin littafin Kulba Na Barna ya rasu bayan fama da rashin lafiya.

Mutumin da ya gina masallacin matafiya na Kaduna ya rasu

Ya rasu ne a wani asibiti a Abuja ranar Laraba.

Tsohon Ministan Noma, Abba Sayyadi Ruma, ya rasu

Ya riga mu gidan gaskiya ne a wani asibiti da ke birnin Landan na kasar Birtaniya.