Talle

Talle

Kwamitin PCNI ya hada gwiwa da CDD don samar da zaman lafiya da ci gaba a yankin Arewa maso Gabas

Kwamitin Shugaban kasa Na Farfado da Yankin Arewa Maso Gabas (PCNI) ya kulla wata yarjejeniya da Cibiyar Da Ke Kula da Mulkin Dimokuradiyya da Samar d

PCNI ta kai ziyara bangaren wadanda rikici ya shafa a Asibitin kasa na Abuja

A kokarin da take yi wajen samar da lafiya mai inganci, Kwamitin Shugaban kasa kan sake gina Arewa Maso Gabas (PCNI) ya ziyarci bangaren wadanda  riki

BST za ta ci gaba da tallafa wa mata a yankin Arewa maso Gabas – Laftanar Janar T.Y Danjuma

Shugaban Kula da kudaden tallafa wa wadanda rikicin Arewa maso Gabas ya rutsa da su (BSF), Laftnar Janar T.Y Danjuma mai ritaya ya kara nanata cewa za

Gwamnatin Tarayya ta biya wa ‘yan matan Chibok kudin karatu

Gwamnatin Tarayya ta amince da biyan kudin makarantar ‘yan matan Chibok da ya kai kimanin Naira miliyan 164.8 a matsayin kudin zangon karatu na biyu n

Idan muka gyara harkokin sufurinmu rijiyoyin mai za su rage tasiri – Babban Sakataren NSC

Babban Sakataren Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Ruwa ta kasa (NSC), Barista Hassan Bello ya bukaci a zamanantar da tashoshin jiragen ruwa da bangaren