Talle

Talle

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) za ta sake gina cibiyoyin kula da lafiya a Arewa maso Gabas

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta nuna jajircewarta wajen hadin gwiwa da kungiyoyin raya kasa don sake gina cibbiyoyin kula da lafiya da aka lalata a

WHO ta nemi hadin-gwiwa don ci gaban Arewa maso Gabas

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta yi kira kan a  samar da hadin gwiwar cibiyoyin kudi da ke sassan duniya wajen ciyar da yankin Arewa maso Gabas.

Asusun bSF ya fara bayar da tallafin inganta rayuwa

A fafutukar da ake yi wajen samar da sana’ar neman abin gudanar da rayuwa ga mutanen da suka jikkata sanadiyyar kunar bakin wake a Arewa maso Ga

Rundunar Sojan kasa ta bude ofishin lura da ’yancin dan Adam a Maiduguri

A ranar 4 ga watan Oktoba ne, Babban Hafsan Sojan kasa Laftanar Janar Tukur Buratai ya kaddamar da sabon ofis da zai rika lura da koke-koken cin zaraf

Yobe za ta tsugunar da ’yan gudun hijira 20

Kimanin ’yan gudun hijira 20 ne Gwamnatin Jihar Yobe ta zabo don sake tsugunar da su. Gwamnatin ta ce tuni ta samar musu da gidaje 20 a kauyukan